Akwai Barazanar Darewar Africa Gida Uku Nan Bada Jimawa Ba

ZANGO MEDIA
0
Kon kunsan cewa Africa zata tsage gida biyu zuwa uku Nan bada dadewa ba? 

Masu binciken kimiyya sun tabbatar da cewa da kasashen duniya a dunkule suke wuri guda sakamakon canjawan yanayi kasashe da nahiyoyi suka samu darewa zuwa bangarori daban daban inda teku da kananan koguna da Tafki Tafki suka daddare ta  Kashi kashi.

A baya bayan Nan munga yadda rasha da yankin Soviet suka dare daga jikin nahiyar turai.

Bin cike ya nuna africa zata dare itama inda ake ganin kasashen , Rwanda 🇷🇼 Uganda 🇺🇬 Burundi 🇧🇮 Congo 🇨🇩 Malawi 🇲🇼 da Zambia 🇿🇲  teku zai ratsa ta tsakiyar su, 

Sauran kasashen Kenya 🇰🇪 Tanzania 🇹🇿 da Ethiopia 🇪🇹 wasu daga cikin Yan kunan su zasu balle daga jikin su.

Yanzu haka tarayyar Africa ta fara shirye shiryen tasar  birane da kauyukan da abun Zai Shafa a samar musu da wuraren Zama.

Ga hoton yadda afrika zata koma a sama.

Post a Comment

0Comments
Post a Comment (0)