Gwamna Mace Ta Farko A Kasar Najeriya

ZANGO MEDIA
0
DA DUMI- DUMI: Najeriya tari amarya karo na farko a kujeran Gwamna a kasar

Sen. Aishat Dahiru Ahmed Binani ta All Progressive Congress APC ta cinye zaben gwamnan jihar Adamawa ta zama zababben mace ta farko a Najeriya.

Jihar Adamawa da ke arewacin Najeriya ta zama gwamna mace ta farko a Najeriya.

Fatan alheri da addu'ar Allah ya taya ruko


Post a Comment

0Comments
Post a Comment (0)